Latest
A watan da ya gabata ne Shugaba Buhari ya sanar da zabar Rhoda Gumus, farfesar injiniya a jami’ar Niger-Delta domin maye gurbin Lauretta Onochie, hadimarsa.
‘Yan bidiga sun yi garkuwa da mutane 5 a kauyen Madiya da ke karkashin karamar hukumar Madiya. An samu rahotanni akan yadda ‘yan bindigan suka sanya bulo a yank
Gwamnatin Nyesom Wike ta bankado wani jirgin saman jihar sa a kasar Jamus wanda gwamnatin Rotimi Amaechi ta bari a shekarar 2012 kuma har yau ya ki fadin komai.
Wani jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), kuma tsohon kakakin yakin neman zaben Atku, Mr Kassim Afegbua, ya bayyana cewa basa son Atiku Abubakar yayi
Wani bature ya kulla kudurin tafiyar kusan shekara, inda zai je kasar Saudiyya daga birnin Landan da kafa. Yanzu haka dai ya fara tattaki, ya shiga kasashe.
Jami'an hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, dauke da makamai sun kai samame tare da duba farfajiyar babbar kotun.
Gwamnatin Jihar Borno, a ranar Laraba ta ce za ta fara kwace kadarori guda bakwai mallakar hukumomin Majalisar Dinkin Duniya da ke jihar saboda kauce wa biyan h
Sifetan ‘yan sanda, Omolayo Olajide da wasu ‘yan bindiga biyu sun rasu a ranar Talata yayin musayar wutar da ta auku tsakanin ‘yan sanda da ‘yan bindiga, Premiu
Iyalan wata mata sun barke da murna yayin da ta haifi jikanta saboda ɗiyarta na ɗauke da wata cuta dake hana ta ɗaukar juna biyu, tuni aka raɗa wa jaririn suna.
Masu zafi
Samu kari