Latest
Makurdi - Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya yi kira ga fadar shugaban kasa ta daina kame-kame, kawai ta mayar da hankali kan abubuwan da ke damun Najeriya.
Gwamna ya caccaki tsofaffin da ke son darewa kujerar Buhari a zaben 2023, inda yace sam basu cancanci su zama shugabanni ba ganin yadda jikinsu ya gaji a yanzu.
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata mai ci, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana wa majalisa kudirinsa na neman kujerar shugaban ƙasa a zaben 2023 dake tafe.
Yan sandan Anambra sun kaddamar da sunayen wasu mutane 21 da ake nema ruwa a jallo kan kisan wasu mutane biyu a garin Ogwuaniicha da ke karamar hukumar Ogbaru.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun afka wa wasu kauyuka a Jihar Zamfara cikin dare inda suka hallaka a kalla mutane tara sannan suka rabo da dama da gidajensu inda s
Jiragen yakin Najeriya na Super Tucano, sun kashe babban kwamandan kungiyar ta ISWAP, Mallam da mayakan kungiyar ta'addancin a Kirta Wulgo da ke jihar Borno.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar dura mafakar ISWAP a jihar Borno, inda suka hallaka 'yan ta'adda da dama. Sun lalata mafakar tare da yi wa 'yan ta'addan illa.
Gabanin zaben Ekiti, an kama wasu 'yan daba dauke da makamai sun nufi jihar, inda aka kama su da muggan makamai. A halin yanzu dai suna hannun sojojin Najeriya.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin dijital, Sheikh Isa Ali Pantami, yace yan bindiga na ribatar wuraren dake da faɗi wajen kaddamar da yawan hare-hare a arewa
Masu zafi
Samu kari