Latest
Shugaba kasa Muhammadu Buhari, a ranar Talata, ya faɗawa Sanata Andy Uba, ɗan takarar Jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Anambra cewa ya ƙosa ya ga an zabe shi
A wani sabon lamari, an samu jakar Ghana Must Go da ake sayarwa a kasar Amurka har N860,000, sabanin yadda kowa ya saba saye a Najeriya a farashi kasa da dubu.
Mayakan ISWAP sun kai wa sansanin soji da ke Rann farmaki, hedkwatar aiwatar da mulkin karamar hukumar Kala-Balge ta jihar Borno. Tazarar Rann zuwa Maiduguri.
'Yan siyasar da ake ganin za su yi takarar tikitin shugaban kasa na jam'iyyar PDP a gabannin zaben 2023 sune Bukola Saraki, Atiku Abubakar, da Aminu Tambul.
Oyo - Gamayyar yakin samun inganci da saukin farashin wutan lantarki watau CARE, shiyyar jihar Oyo, ta yi Alla-wadai da karin farashin wuta da hukumar NERC tayi
Gwamna Oluwarotimi Akeredolu na Jihar Ondo ya bi sahun takwarorinsa na kudu ya rattaba hannu kan dokar hana kiwo a fili da Majalisar Dokokin Jihar ta yi. A rana
Mambobin jam’iyyar APC a ranar Litinin sun yi kira ga shugaban kasa Buhari da ya ayyana dokar ta baci a jihar Benue domin shawo kan matsalar tsaro a jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jimaminsa da abinda ya faru da dan sanata Bala Na'Allah a karshen nan. Ya ce zai ci gaba da kokari kare 'yan Najeriya.
A yau Talata, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya jagoranci kaddamar da sabon shirin da zai samar wa matasa 20,000 aikin yi na tsawon shekara ɗaya a Abuja.
Masu zafi
Samu kari