Latest
Gwamnatin Amurka ta gargadi 'yan kasarta game da yawo ko ina a Najeriya bayan wata zanga-zangar 'yan Shi'a a wasu jihohin Najeriya yayin yaki da Iran.
Amurka da Isra'ila sun hada kai sun farmaki Iran a daidai lokacin da kasashen ke ci gaba da tattaunawa, lamarin da ya jawo barkewar yaki da jamhuriyar musulunci.
A labarin nan, za a ji tsofaffin kwamishinonin Gwamna Abba Kabir Yusuf za su ci gaba da shafa da shi game da yunkurin da ake yi na kwace motocin ofis da aka ba su.
A labarin nan, za a ji mabiya Ƙadiriyya a Kano sun yi wa jagoran addini na Iran, Ayatollah Khamenei sallatul gha'ib bayan harin Amurka da Isra'ila ya yi ajalinsa.
Gwamnatin Saudiyya ta sanar da cewa wasu hare-hare sun shafi ofishin jakadancin Amurka da ke birnin Riyadh. Donald Trump ya ce za su dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Jamus ta yi ƙarin bayani game da dalilin da ya sa ta adanawa Isra'ila jirgin Benjamin Netanyahu yayin da Iran ta buɗe wuta.
An tabbatar da rasuwar Sarkin masarautar Ikire da ke jihar Osun,Oba Olatunde Falabi bayan fama da rashin lafiya a karshen makon nan, an fara mika ta'aziyya.
Trump ya bayyana dalilin kisan Khamenei da hare haren da Amurka ke ci gaba da kai wa Iran. Ya ce an nutsar da jiragen ruwa 10 domin hana Iran kera makaman nukiliya.
Ministan harkokin wajen China ya tabbatar da goyon bayan kasarsa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran bayan barkewar rikici tsakaninta da Amurka da Isra'ila.
Masu zafi
Samu kari