Latest
Tsadar iskar gas na kara tunkaro Najeriya ta yadda ake sa ran nan da watan Disamba hawan farashin tsadar gas na iya kai wa ga N10,000 a kowane kilo 12.5 na sili
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Filato, ta bayyana jam'iyyar APC a matsayin wadda ta lashe baki ɗaya kujerun ciyamomi da kansiloli a zaɓen jihar Filato.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari ofishin 'yan sanda na Ngurore da ke karamar hukumar Yola ta Kudu inda suka sace mace mai shayarwa a g
Wata kyayyawar budurwa a ƙasar Tanzaniya, ta fito kan tituna ɗauke da allon rubutu tana neman mijin da zai aureta, a cewarta zata ɗauki nauyin komai na auren ta
Babbar kotu ta jihar Kwara dake zamanta a Ilorin, ta rushe kwamitin rikon kwarya na shugabannin kananan hukumomi 16 da gwamnan jihar ya naɗa bayan rushe na baya
Ministan ayyuka da gidaje ya bayyana cewa, akwai bukatar 'yan Najeriya su fahimci waye shugaba Buhari don sanin irin tasirin da yake dashi a harkar shugabanci.
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, yace bai taba faɗawa kowa cewa yana da shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa ba a zaɓen 2023
Kotu a Isra'ila ta haramtawa Yahudawa ibada a Kudus saboda wasu dalilai na rikici da suka gindayo tsakanin Musulmai da Yahudawa a harabar masallacin na Kudus.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce kasar nan ta samu sabbin makamai da za ta iya yakar kowanne nau'in rashin tsaro. Ya sanar da hakan a NDA da ke Kaduna.
Masu zafi
Samu kari