Latest
Rundunar IRGC ta kasar Iran ta yi ikirarin farmakar jirgin yakin Amurka. Mahukunta a Amurka sun tabbatar da cewa jirgin ya samu matsala a sararin samaniya.
Jagoran kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya sanar da cewa za a cika azumi 30 gobe Juma'a, sannan za a yi sallah karama ranar Asabar, 21 ga watan Maris, 2026.
Gwamnatin tarayya ta bullo da wani shiri da za a rika bai wa yan Najeriya damar samun rancen kudin sayen tikitin jirgin sama,daga bisani kuma su biya a hankali.
Kasashen Rasha, Faransa, India, Pakistan da Azerbaijan sun kira Iran ta wayar tarho tun bayan fara yaki da Amurka da Isra'ila. Sun kira domin jaje da neman mafita.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
A labarin nan, za a ji cewa Simwal Usman Jibril, masani a banaren taurari ya bayyana abin da zai hana Musulmi ganin watan Shawwal a daren yau Alhamis.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar tsaron Amurka na neman karin biliyoyin Daloli domin ta kara karfi da azama wajen hada gwiwa da Amurka a kara matsa wa Iran.
A labarin nan za a ji cewa wani babban jirgin yakin Amurka ya janye daga Gabas ta Tsakiya inda ake ci gaba da gwabza yaki da Iran bayan ta hada kai da Isra'ila.
Masu zafi
Samu kari