Latest
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya yi alhinin rasuwar hadiminsa, wanda ke tsare masa duk wasu ayyukan da zai yi, an ce ya rasu ne a wurin taro.
Ana tsaka da yakin Iran da Isra'ila, Amurka ta tura jiragen MQ-9 da sojoji 200 zuwa Najeriya domin taimakon leken asiri da horaswa, ba tare da shiga yaki kai ba.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya musanta rahoton cewa zai sauya sheka zuwa APC duk da cewa ya tabbatar da rigimar da ke cikin jam'iyyar PDP.
Mutane da dama sun jikkata yayin da wani gas ya fashe a gidan mai a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba, yan sanda sun kai dauki wurin da abin ya faru.
Shugaban Rasha, Vladimir Putin, ya aika da sako ga mutanen Iran yayin da ake ci gaba da yaki da Amurka, Isra'ila. Putin ya taya su murnar shiga sabuwar shekara.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ƴan ta'adda su shida sun shiga Kibiya, inda su ga dauke Sakataren mulki na karamar hukumar kan idon iyalansa da Sallah.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta 'Human Rights Watch' ta nuna damuwa kan ci gaba da yawo da Benjamin Netanyahu ke yi a duniya duk da sammacin kotun ICC.
Masu amfani da kafafen sada zumunta na cigaba da nuna shakku kan cewa Benjamin Netanyahu na raye a duniya. An fara rade-radin cewa ya mutu a harin Iran.
Masu zafi
Samu kari