Latest
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna na shirin daga hankalin APC da ya fara neman koma wa Kwankwasiyya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, bai gamsu da shirin shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ba na kawo karshen yaki da Iran. Ya ba da wani umarni.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi ‘yan adawa da kokarin rage tasirin nasarar soji a yakin Amurka da Isra’ila da Iran da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Firayim Ministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya goyi bayan yunƙurin Pakistan na shiga tsakanin Amurka da Iran domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da shirin zaman lafiya na Shugaba Donald Trump na Amurka, ta ce ita ce za ta yanke lokacin ƙarshen yaƙi.
Firaministan kasar Spain, Pedro Sanchez, ya ragargaji Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu. Ya bayyana cewa yana da mugun nufi kan kasar Lebanon.
Harin Amurka da Isra'ila a makaranta a Iran ya ja hankalin Majalisar Dinkin Duniya inda ta ce za ta gudanar da muhawara ta gaggawa kan harin da aka kai.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin Amurkawa sun yi adawa da yadda ake kara tsawaita yaki da Iran bayan Shugaban Donald Trump ya haɗa kai da Isra'ila.
Kasar Iran ta gargadi Amurka kan tura karin sojoji Gabas ta Tsakiya, tana cewa tana sa ido sosai kan dukkan motsin rundunar yayin da ake ci gaba da yaki.
Masu zafi
Samu kari