Latest
Dakarun jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya, yayin da ake ci gaba da fafata yaki.
Gwamnatin Najeriya ta dauki matakan ceto 'yan kasa a Gabas ta Tsakiya, samar da mai, sa ido a cikin gida bayan fara yakin Iran da Amurka/Isra'ila.
Babban hafsan sojin Isra'ila, Eyal Zamir ya yi gargadi da cewa rundunar sojin kasar za ta iya rugujewa saboda karancin dakaru da ake fama da shi a kasar.
Jagoran yan adawa a Isra'ila, Yair Lapid ya zargi Firyim minista, Benjamin Netanyahu da jefa Isra’ila cikin matsalar tsaro mai tsanani yayin da ake yaki.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da shugabannin jam'iyyar ADC daga jihar Kano da sakataren jam'iyyar na kasa Rauf Aregbesola a gidan shi da ke FCT, Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta so samawa kasuwarsn fetur a Najeriya sauki bayan ta sanar da rage farashin litar mai daga bakin teku.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan kyautar da ya ce Iran ta ba da domin tattabatar da cewa a shirye take don tattaunawa kan yakin da ake yi.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a iya samun ruwan sama a wasi jihohin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Najeriya a yau Juma'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana yadda ake samun nasara a tattauna wa da Iran inda ya kara wa’adi bude mashigar Hormuz da kwanaki 10 kacal.
Masu zafi
Samu kari