Latest
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya sauya taken Najeriya, kungiyar lauyoyi ta ALDRAP ta shirya maka shugaban a kotu kan rashin bin tsari wurin tabbatar da dokar.
Wata kungiya mai rajin inganta harkokin shari'a a majalisa ta Association of Legislative Drafting and Advocacy Practitioners za ta maka shugaba Tinubu kotu.
Wata kotu dake zamanta a Koriya ta kudu ta umarci shugaban rukunin kamfanonin SK, Chey Tae-won ya biya tsohuwar matarsa Roh So-young won tiriliyan 1.38.
'Yan bindiga sun kai hare-hare a kauyukan jihar Katsina inda suka hallaka mutum 17. 'Yan bindigan sun kai hare-haren ne a kauyukan karamar hukumar Kankara.
Hakimai da sauran dagatai daga kauyukansu da kuma shugabannin riko na kananan hukumomi 44 sun kai caffan ban girma ne ga Sarkin a yau Juma'a a fadarsa.
Gwamnan jihar Kebbi, Dakta Nasiru Idris Kauran Gwandu ya naɗa sabbin sarakuna a jihar Kebbi da suka kunshi hakimai da magajin gari a kauyuka biyar.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya soke daukar ma'aikata 10,000 da Nyesom Wike ya yi a karshen mulkinsa inda ya zargi rashin bin tsari a daukar ma'aikatan.
Manyan kungiyoyin kwadago a Najeriya sun ayyana fara yajin aiki daga ranar Litinin mai zuwa kan gazawar gwamnati a batun mafi ƙarancin albashi da kuɗin wuta.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarautar Kano, wasu hakimai da masu rike da masarautun gargajiya a Kano sun rasa layin da za su kama kan rikicin da ake yi
Masu zafi
Samu kari