Latest
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba da gudunmawar N15m ga wadanda iftila'in harin masallacin Kano ya shafa a wannan wata.
Kotu ta sanya ranar 4 ga watan Yuli domin sauraren karar da aka shigar kan Shafi’u Abubakar, bisa zarginsa da kona wani masallaci a Kano tare da kashe mutane 19.
Rindunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun soji sun ragargaji ƴan ta'adda a wani samame da suka kai maɓoyarsu a jihar Benuwai, sun kuɓutar da mutane da dama.
Masu fashin baki sun tatance kokarin ministocin shugaban kasa Bola Tinubu a shekara daya da suka yi a ofis, inda suka zabi guda goma da suka fi kowa gudanar da aiki.
Wata kotu dake zamanta a Manhattan dake Amurka ta kama tsohon shugaban kasar, Donald Trump da manya-manyan laifkua 34, ciki har da bayar da kudin toshiyar baki.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Alhaji Alhassan Yaryasa ya bayyana sulhu a tsakanin kwankwaso da Ganduje a matsayin hanya daya tilo da za a samu zaman lafiya a jihar Kano
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce tun yanzu tsare-tsaren da Bola Tinubu ke dauka sun fara haifar da ɗa mai ido a cikin shekara daya.
Wani mahaifi mai suna Muhammada Jimeta ya daki malam mai suna Sekinat Adedeji a makarantar Aces a Abuja saboda ta daki yar sa mai suna Karima Muhammad Jimeta.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce yan Arewa su koma gida su magance matsalolin ilimi, talauci da noma a birane da karkara. Ya yi barazanar sauke wanda ya yi sanya.
Masu zafi
Samu kari