Latest
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
Kungiyar Fulani makiyaya ta bayyana cewa ba ta goyon baya kuma mambobinta ba zasu fito zanga-zanga da za a yi ƙasar nan kan yunwa da matsin rayuwa.
Yanzu muke samun labarin rasuwar fitaccen jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa, Suleiman Alaƙa. An ce jarumi Suleiman ya rasu ne a yau Litinin, 22 ga Yuli.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta kakaba sabon harajin N425bn kan wasu bankuna guda bakwai saboda ribar da suka samu.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta yi karin haske kan wasu wurare da za ta ruguza a kan hanayr BUK. Yan kasuwa sun shigar da kuka ga gwamnatin jihar.
Dubun wani barawo ta cika yayin da jami'an 'yan sanda su ka yi ram da shi a jihar Kaduna. bayan an yi kururuwar sata ga 'yan sanda, inda aka kama shi da makullai.
Sanata Ahmed Lawan ya koka kan yadda tsadar rayuwa ke kara zama barazana ga talakawan Najeriya wajen samun abinci. Ya tura sabon sako ga Bola Tinubu.
Fitaccen attajirin Afrika, Aliko Dangote, ya ce akwai 'yan Najeriya da suka fi shi arziki. Su tattaro kudinsu daku Dubai da ƙasashen duniya su saka hannun jari.
Jam'iyyar PDP a jihar Edo ta bayyana fushinta kan komawar mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu zuwa jam'iyyar APC. Ta ce hakan ya nuna son kansa a fili.
Masu zafi
Samu kari