Latest
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gana da sarakuna, malamai da ƴan kasuwa, ya gayyaci masu shirin yin zanga zanga zuwa gidan gwamnatin Kano don su tattauna.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Tinubu lokaci. Godswill Akpabio ne ya yi wannan rokon a Abuja.
Kungiyar NADECO a kasar Amurka ta gargadi gwamnatin Najeriya kan taba masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ta ce Tinubu ma ya yi zanga zanga a baya.
Kungiyar Ja'oji da ke jihar Kano ta fito zanga-zanga domin nuna goyon bayan Shugaba Bola Tinubu inda ta kalubalanci masu fita gobe Alhamis 1 ga watan Agustan 2024.
Daya daga cikin jagororin zanga zanga a Najeriya Inibehe Effiong ya zargi yan sanda da kama matashi mai suna Okpe Kingsley Adegwu bayan ya fito zanga zanga a Legas.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya sabunta kira ga 'yan Najeriya a kan kokarin bore ga gwamnati, inda ya ce sojoji ba za su iya ba.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya roƙi ƴan Najeriya su kauracewa zanga-zangar da aka shirya yi daga gobe Laraba, 1 ga watan Agusta, 2024.
Yayin da ya rage kasa da awanni 24 a fara gudanar da zanga Zanga a fadin kasar nan, gwamnatin jihar Yobe ta zauna da shugabannin hukumomin tsaro.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana kaɗuwa bisa yadda ake samun ƙaruwar yunwa a kasar nan, inda ya ce lokaci ya yi da za a dauki mataki.
Masu zafi
Samu kari