Latest
A wannan rahoton, za ku ji cewa Bidiyo wasu matasan sojoji guda uku ya dauki hankalin jama'a bayan an jiyo su suna gargadin kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Yobe wanda ya yi sanadiyyar hallaka rayukan mutane masu yawa.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa masu sukar ziyarar da ya kai hedkwatar APC makiyan jam'iyyar ne, ya faɗi abin da ya kai shi wurin Ganduje.
Rahotanni sun bayyana cewa Alhaji Ibrahim Milgoma, tsohon shugaban jam'iyyar PDP na jihar Sokoto bayan ya yi fama da rashin lafiya a wani asibiitin Abuja.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya ce shugaban kasa Bola Tinubu ya shake wuyan talakawan Najeriya da tsare tsaren da ya kawo. Ya ce Tinubu ya gaza samar da tsaro.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin harin yan kungiyar ISWAP da ya salwantar da rayukan mazauna Mafa, a karamar Tarmuwa a jihar Yobe.
Malamin addinin kirista, kuma jagora a cocin Methodist da ke Abuja, Rabaran Dr. Michael Akinwale ya ce bai dace yan kasar nan su rika kushe gwamnatin Tinubu ba.
Fitaccen mawakin Arewa, Naziru sarkin waka ya saki bdiiyon sabon askin kwal kwabo da ya yi. Naziru ya roki masu bibiyarsa da su kalli bidiyon amma ban da dariya.
Majalisar sarakunan gargajiya na Kudancin Najeriya ta yi Allah wadai kan kisan gillar da miyagun 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Muhammad Bawa.
Masu zafi
Samu kari