Latest
Wata kotun majistare da ke a birnin Kano ta ba da belin wani dan jarida da aka tsare a gidan gyaran hali kan zargin sukar Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanusi II.
Tsagin APC reshen Arewa ta Tsakiya ya zargi masu goyon bayan Abdullahi Umar Ganduje ya ci gaba da zama shugaban jam'iyyar da son zuciya da rashin kishi.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta gayyaci baturen nan sau da dama gabanin ayyana nemansa ruwa a jallo, ana zarginsa ta cin amanar ƙasa.
Birgediya Janar YD Ahmed ya ce an kusa kara kudin alawus ga matasa masu hidimar NYSC a Najeriya. Ya ce ana karin albashi yan NYSC za su samu karin kudi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a sakatariyar karamar hukumar Isiala Mbano da ke jihar Imo. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro a yayin harin.
Rahotanni sun bayyana cewa druruwan 'yan adaidaita sahu sun mamaye titunan Kano domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin farashin man fetur.
Yayin da dubban musulmi su ka rika tururuwa zuwa gidan 'Yar'adua, shugaban kwamitin harkokin cikin gida, Hon. Abdullahi Aliyu Ahmad ya shiga jerin masu ta'aziyya.
Ayyukan yan ta'adda ya yi kamari a yankin Arewacin kasar nan, inda aka aka sace mutane akalla 7568 a cikin shekara daya kawai, lamarin da ya sa aka fara ramawa.
An ruwaito cewa 'yan daba sun farmaki rukunin gidajen M.I Wushishi da ke Minna, babban birnin jihar Neja inda suka ba mazauna unguwar umarnin ficewa daga gidajensu.
Masu zafi
Samu kari