Latest
Mataiamakan shugabannin PDP na ƙass sun ce suna tare da Ambasada Umar Damagum kuma ba zai bar shugabancin jam'iyya ba sai wa'adi ya kare a karshen 2025.
Yayin da wata mata ta zargi yanke mata mahaifa ba da izininta ba, Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) ya yi martani kan zargin da ya faru a 2017.
Idan yanayi ya canja ana samun canji a lokutan salla a Najeriya, Simwal Auwal Jibril ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen bin sallar La'asar da Magriba kan lokaci.
Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan bindiga a jihar Neja. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga masu tarin yawa a hare-haren da suka kai a sansaninsu.
Malamin a jami'ar Legas, Farfesa Tajudeen Yusuf ya haddace Kur'ani yana shekaru 59 a duniya. Ya yi kira ga al'ummar Musulmi su rungumi karatun Kur'ani.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, Kwamred Joe Ajaero ya bayyana cewa ba za su nade hannayensu, ana kallon gwamnati ta na kara wa 'yan kasa wahala ba.
Sheikh Sharif Saleh ya buƙaci kafafen watsa labarai su maida hankali kan muradan ƙasa da shugabanci na gari domin su ne idanu da kunnuwan al'umma.
Bayan kalaman Usman Soja Boy kan shirya fina-finai a masana'antar Kannywood, furodusa Abdulaziz Dan Small ya kalubalanci mawakin kan alfaharin da ya yi.
Rundunar tsaron Najeriya ta sanar da kashe mataimakin Bello Turji mai suna Aminu Kanawa yayin farmaki. An kashe wasu tarin mayakan dan ta'addar a Sokoto da Zamfara.
Masu zafi
Samu kari