Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Fitacciyyar jarumar Kannywood, Rahma Sadau ta gana da daliban Najeriya da suke karatu a Jami’ar Integral da ke kasar Indiya, inda ta bayyana farin cikinta.
Shugaban dake kula da kiristoci yan Calvary Life, Bishof Ransom Bala, yace an samu bullar sabon matsalar tsaro a Najeriya karkashin gwnatin dake mulki yanzun.
An bibiyi gaskiyar labarin auren Mudassir Dutsinma da Adama Dadinkowa. Adama ta yi karin haske, tace ba aure dai ta yi ba, amma tana sa ran ta koma daga ciki.
Shahararren jarumi kuma mai daukar hoto a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Alhaji Aliyu Ahmad Tage ya rasu a yau Litinin, 13 ga watan Satumba.
Alhassan Kwalli ya ja hankalin jama’ar gari game da labaran da ake yada wa cewar Sadiya Haruna jaruma ce a Kannywood. Ya ce sam bata da alaka da masana'antar.
Sanannen jarumin Kannywood, Adam Zango ya bayyana abinda ya janyo suka raba jiha da matashiyar jarumar Kannywood, Ummi Rahab sakamakon maganganun dake yawo.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wata jarumar masana'antar shirya fina-finai Kannywood bisa zargin saka abubuwan da basu dace ba a kafafen sada zumunta.
Bayan da Hisbah ta kame Sadiya Haruna da laifin wallafa bidiyon batsa a shafukan sada zumunta, Umma Shehu ta yi martani mai zafi, ta ce za ta tona asirin wasu.
Jarumin Adam Zango ya ce yana yi wa Allah godiya bisa daukakan da ya samu ta harkar fim amma ya gaji da ita kuma da ya samu wata hantar samun kudin zai dena fim
Labaran Kannywood
Samu kari