Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Wani labari da dumi - duminsa da Legit.ng ta samu daga shafin 'Spectator Index' dake shafin Tuwita ya bayyana cewa an sake kai harin makamin roka mai linzami a kan ofishin jakadancin kasar Amurka dake Baghdad, babban birnin kasar
Mun ji cewa Saudi za ta saye Kungiyar Newcastle United a kan fam £350m. Kwanaki dai an ta surutun cewa Sheikh Khaled bin Zayed Al Nehayan zai saye kungiyar ta Newcastle.
Rundunar 'yan sandan yankin Kinangop da ke Nyandarua a kasar Kenya sun kama wani mutum mai shekaru 25 wanda ake zargi da kashe wata mata mai shekaru 22. Wanda ake zargin mai suna Allan Musila na aiki ne a matsayin mai gadi da...
George Condash ya tsinci kanshi a cikin wani yanayi mai cike da rudin duniya lokacin da ya ga wani akwati da ke dauke da kudi $27,000 (N9,760,500) a kusa da na’urar ATM a Michigan Credit Union a ranar Talata, 22 ga watan Janairu.
Wasu lokutan mutane na ganin cewa mutuwa ita kadai ce mafita idan suka shiga wani matsi na rayuwa. Kamar dai yadda Danny Gonzalez dake birnin Honduras yayi tunani. Danny na zaune a kasar Amurka na tsawon wani lokaci, kwatsam sai..
Auren mata da yawa ya zama tamkar ruwan dare a wannan lokacin, sai dai kuma Dr. Aa’ed Al-Qarni, wani shahararren Malamin addinin Musulunci a kasar Saudiyya ,ya bayar da fahimtarsa dangane da auren...
Mun kawo maku takaitaccen tarihin Farfesa Kabiru Bala sabon VC na ABU Zariya. Shehin Malamin ya halarci taron bita da karawa juna sani bila-adadin.
Cibiyar kula da cututtuka masu yadu wa a Najeriya (CDC) ta bayyana cewa ta fara saka ido da daukan matakan kiyaye wa, musamman a filayen saukar jirgin sama, bayan wata sabuwar cuta mai suna 'Corona Virus' ta fara yaduwa zuwa sassa
Sakamakon zubar dusar kankara da ta tsananta a jihar Logar da ke Afganistan, mutane biyar da ke wani sansanin masu neman mafaka sun rasa rayukansu. Didar Ahmad Lavang, kakakin fadar gwamnan Logar ya ce tsawon kwanaki ana ta...
Labaran duniya
Samu kari