Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Gwamnatin Jamhuriyar Benin ta tsare tsohon ministan tsaro, Candide Azannai, bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka dakile a farkon Disambar 2025.
Wata mata mai shekaru 29 ta harbi saurayinta mai shekaru 34 da bindiga ta bar shi a gefen titi saboda kawai ya ki biye mata suyi cacar baki a cewar shaidun ido.
Har yanzu ba a san dalilin faduwar jirgin ba, amma dai wani jirgin mai saukar ungulu mallakar rundunar sojin kasar Hollan ya isa wurin domin neman na'urar adana
Dazu nan mu ka ji labarin wasu kattin kawai da su ka hadu su na yi wa karamar yarinya fyade a Kaduna. Akalla maza 5 aka kama sun yi wa mai shekara 10 fyade.
Za ku ji abin da ya kamata ka sani game da sabon kudirin hana Malaman Jami’a lalata. Mun kawo abubuwa 10 da kudirin haramta lalata da ‘Yan makaranta ya kunsa.
Sojojin Najeriya sun samu nasara a hare-haren da su kai a Benuwai. Rundunar Operations SAFE HAVEN da WHIRL STROKE ne su ka ga bayan ‘Yan bindigan da ke Logo.
Dazu nan mu ka ji cewa an samu wani Mutumin kasar Najeriya da ya zama sabon Shugaba a makarantar Jami’a a kasar Turai. An nada rikakken Farfesa ne a makon nan.
Mun yi bincike game da gaskiyar gudumuwar da Gwamnan Jihar Zamfara ya ba kungiyar Izala. Amma anya da gaske ne an ba Izala N100m domin ginin jami’a a Jigawa?
Mun ji cewa wasu ‘Yan fashi sun aikowa bankuna takardar kawo hari a garin Ebonyi. Wannan karfin hali na ‘Yan fashi ya sa jami’an tsaro sun fara shiryawa harin.
Kungiyar BALDF ta mazauna karamar hukumar Batsari ta ce Sojoji ba su kashe ‘Yan bindigan Katsina ba bayan sojojin sun ce sun hallaka ‘yan bindiga 46 a Batsari.
Labaran duniya
Samu kari