Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Wani dattijo mai suna Jitu Munda ya tono gawar 'yar uwarsa a kabari bayan ta zama kwarangwal saboda karbar kudin da ta bari a banki bayan ta mutu.
Majalisar ECOWAS, za ta gudanar da wani zama na musamman domin tattauna batutuwan da suka shafi siyasa a Jamhuriyar Nijar a yau Asabar, 12 ga watan Agusta.
Primate Elijah Ayodele ya bayyana matakin da kungiyar ECOWAS ta dauka na tura sojoji Nijar a matsayin matakin da bai dace ba, ya ce tattaunawa ita ce mafita.
Shugaban kasar Kwaddibuwa, Alasanne Ouattara, ya ayyana sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar a matsayin 'yan ta'adda, waɗanda ya kamata a yaka. Ya bayyana.
Kungiyar ECOWAS ta ce gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta tsare hambararren shugaban kasa Mohamed Bazoum da dansa a cikin wani yanayi na rashin imani.
Kasar Amurka ta aike da muhimmin saƙo na gargaɗi ga sojojin da suka yi juyin mulki a jamhuriyar Nijar. Ta ce ta ɗora alhakin kula da lafiyar Mohamed Bazoum.
Kungiyar ECOWAS ta nuna da gaske za ta yaki Nijar a kan juyin mulkin da aka yi. Idan har makwabta suka shigowa Nijar, za a rasa Shugaba Mohamed Bazoum a Nijar.
ECOWAS, Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ta umurci sojojinta su daura damar yaki. Wannan umurnin na zuwa ne bayan taron da aka yi a Abuja.
Uku daga cikin manyan sojojin da suka taimaka wajen kifar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum a jihar Jamhuriyar Nijar, an ba su muƙamin ministoci a ƙasar.
Kungiyar Raya Kasashen Afirka ta Yamma (ECOWAS) karkashin jagorancin Tinubu ta fara taronta na musamman kan rikicin siyasa da ya kunno kai a jamhuriyar Nijar.
Labaran duniya
Samu kari