Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Mun ji cewa Birtaniya za ta taimaka wajen samar da zaman lafiya a Najeriya da Afrika. Najeriya da Birtaniya sun dade su na da kyakkyawar dangantaka mai karfi.
Gwamnatin tarayya fa bayyana ranar da take sa ran za'a kammala aikin gyaran hanyar da ta taso daga Abuja ta ratsa ta cikin garin Kaduna zuwa babban birnin Kano.
Shugaban rundunar sojin sama na ƙasar nan, Air Marshal Oladayo Amao ya isa maiduguri babban birnin jihar Borno don ƙarfafa binciken nemo jirgin yaƙi da ya bata.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun ce wani mai lalurar tabin hankali ya yi ta fasa ihu a cikin masallacin Harami da ke birnin Makka, lamarin ya gigita masu ibada.
Legit.ng ta zakulo jerin sunaye da hotunan shugabannin kasashen Afrika bakwai wadanda ke da yawan shekaru amma kuma har yanzu suke kan karagar mulki a yankinsu.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya amince da fitar da kuɗi kimanin 400 miliyan don biyan ɗalibai yan asalin jihar kuɗin tallafin karatu zangon 2020/2021.
Jami'an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta kama wani mutum mai shekara 35 ɗan ƙasar Chadi da ke sayar wa ƴan ta'adda miyagun kwayoyi.
Ƙungiyar likitocin ƙasar nan wato (NARD), ta tsunduma yajin aiki daga safiyar yau ɗaya ga watan Afrilu, 2021, bayan ƙin cika mata alƙawurranta da FG ta yi.
Jam'iyyar APC daga kasar Ingila ta bayyana cewa, karya ne ba a yi wata zanga-zangar nuna adawa da shugaba Buhari ba kasar. Sun bayyana gaskiyar yadda lamarin ya
Labaran duniya
Samu kari