Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ta sanar da ficewa daga kungiyar OPEC sakamakon yakin Iran, matakin da ake ganin zai ba kasar damar kara yawan man da take samarwa.
Shugabannin rundunonin tsaron ƙasashen ƙungiyar ECOWAS, sun bayyana cewa a shirye suke su kutsa kai jamhuriyar Nijar domin dawo da mulkin dimokuradiyya a ƙasar.
Wani babban kuskure a ɓangaren IT a bankin Ireland ya sanya mutanen da ba su da kuɗi a asusun su za su iya cirar kuɗi masu yawa har N833k idan suka je ATM.
Shugabannin rundunonin tsaro na ƙungiyar ECOWAS, za su gudanar da taro a makon nan da muke ci a birnin Accra na Ghana domin duba yiwuwar amfani da ƙarfin soji.
Shugaba Tinubu na Najeriya kuma shugaban Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ECOWAS, na duba yiwuwar tura sojoji zuwa Jamhuriyar Nijar.
Sabon Firaministan jamhuriyar Nijar da sojojin juyin mulkin ƙasar suka naɗa, Ali Mahaman Lamine Zeine, ya bayyana cewa ƙasar za ta tsallake duk wasu takunkumai.
Sojojin da suka hamɓarar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum za su tuhumi tsohon shugaban ƙasar a gaban kotu bisa zargin cin amanar ƙasa da ake yi a kansa.
Malaman addinin Musulunci a Najeriya sun samu nasarar tattaunawa da sojojin juyin mulki a Janhuriyar Nijar yayin da ake tsaka da rikici tsakaninsu da ECOWAS.
Shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya amince zai hau tattauna da ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta yamma (ECOWAS).
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya ba iwa kungiyar ECOWAS shawarwari kan yadda za a shawo kan rikicin da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.
Labaran duniya
Samu kari