Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Wani babban kuskure a ɓangaren IT a bankin Ireland ya sanya mutanen da ba su da kuɗi a asusun su za su iya cirar kuɗi masu yawa har N833k idan suka je ATM.
Shugabannin rundunonin tsaro na ƙungiyar ECOWAS, za su gudanar da taro a makon nan da muke ci a birnin Accra na Ghana domin duba yiwuwar amfani da ƙarfin soji.
Shugaba Tinubu na Najeriya kuma shugaban Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Afirka Ta Yamma, ECOWAS, na duba yiwuwar tura sojoji zuwa Jamhuriyar Nijar.
Sabon Firaministan jamhuriyar Nijar da sojojin juyin mulkin ƙasar suka naɗa, Ali Mahaman Lamine Zeine, ya bayyana cewa ƙasar za ta tsallake duk wasu takunkumai.
Sojojin da suka hamɓarar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum za su tuhumi tsohon shugaban ƙasar a gaban kotu bisa zargin cin amanar ƙasa da ake yi a kansa.
Malaman addinin Musulunci a Najeriya sun samu nasarar tattaunawa da sojojin juyin mulki a Janhuriyar Nijar yayin da ake tsaka da rikici tsakaninsu da ECOWAS.
Shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya amince zai hau tattauna da ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta yamma (ECOWAS).
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya ba iwa kungiyar ECOWAS shawarwari kan yadda za a shawo kan rikicin da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.
Wata tsohuwa mai shekara 110 a duniya ta yanke shawarar komawa makaranta, domin samun ilmi a ƙasar Saudiyya. Ta ce tana farin ciki da hukuncin da ta yanke.
Labaran duniya
Samu kari