Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da cewa a shekarar 2025 kadai, ta kori manyan jami'ai 38 daga aiki bisa aikata laifuffuka da rashin biyayya wanda ya saba wa sokar aiki.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Kwamishinan yan sanda na jihar Lagos ya tura ƙarin jami'an yan sanda zuwa gidajen gyaran hali dake faɗin jihar don gudun faruwar harin da aka kai a Owerri.
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya taya sabon sarki a masarautar Kagara murna, an naɗa Ahmed Gunna a matsayin sarki ne bayan rasuwar sarkin na Kagara.
Kwamitin yaƙi da cutar COVID19 na ƙasa, wanda sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha ke jagoranta, ya tabbatar da isowar allurar rigakafin Covishielfd.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da kisan mutune takwas (8), sannan ta ce an jikkata wasu mutum huɗu a wasu hare-hare da aka kai daban-daban a faɗin jihar.
Ƙungiyar likitocin ƙasar nan tace zataci tarar 5 miliyan ga duk wani likita dake wata cibiyar da ake aje masu ɗauke da cutar COVID19 idan bai fara yajin aiki ba
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya yi kira ga matasan ƙasar nan da su fito su shiga harkar siyasa a dama dasu, don kuwa a cewarsa su ne zasu iya ceto ƙasar.
Yan sanda tare da haɗin guiwar jami'an sa kai sun sheke masu garkuwa da mutane uku (3) a wani musayar wut da aka suka yi, sauran sun arce ta harbi a jikinsu
Shahararren malamin addinin nan, Sheikh Ahmad Gumi ya jagoranci tawagar malaman addini zuwa gidan tsohon shugaban ƙasar nan Obasanjo dake Abeokuta, Jihar Ogun.
Gwamnatin Indiya ta bayar da gudummawar allurai 100,000 na rigakafin Korona ga Najeriya. Indiya ta ce akwai kyakkyawar kawance da aminci tsakaninta da Najeriya.
Labaran duniya
Samu kari