Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Daliban Jami'ar Wukari, Elizabeth Obi da Joshua Sardauna sun kubuta daga hannun ƴan bindiga bayan biyan kudin fansar naira dubu dari bakwai kowannen su
Fitacciyar mawakiya ‘yar Najeriya, Korra Obidi ta gamu da tsautsayi bayan wata matashiya ta watsa mata ruwan batir da kuma kai mata farmaki da wuka.
Hukumomin Saudiyya sun bayyana 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar Sallah Karama. Wannan ya kawo karshe kuma ya tabbatar da gaskiyar hasashen masana a Ramadan.
World Economics, wata kungiya da ke binciken tattalin arziki daga kasar Birtaniya, ta fitar da jadawalin 2024 na kasashen Afrika mafi kyawun shugabanci.
A ranar 7 ga watan Oktoba, mayakan Falasɗinawa, Hamas, suka kaddamar da hari kudancin Isra'ila wanda ya yi silar mutuwar fararen hula 1,170 a cewar rahotonni.
Masu shirya gasar Miss Universe sun musanta rahotannin da ke cewa Saudiyya na shirin shiga gasar a karon farko, kenan sun karyata ikirarin da Rumy Alqahtani ta yi.
Dattijon da ya fi kowa shekaru a duniya, Juna Vicente Perez Mora ya rasu a jiya Talata 2 ga watan Afrilu da shekaru 114 a kasar Venezuela bayan fama da jinya.
Tsohon shugaban kasar Afirka ta Kudu, Jacob Zuma ya gamu da mummunan hatsarin mota inda ya ci karo da wani direban babbar mota a jiya Alhamis a ƙasar.
Yayin da ake shan fama a wannan wata na Ramadan, Gidauniyar Sarki Salman ibn AbdulAziz ta raba kayan abinci ga gidaje 2,000 a kananan hukumomi takwas a Kano.
Labaran duniya
Samu kari