A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Taliban ta nada Ministoci 33 a Gwamnati Afghanistan inda Mohammad Hassan Akhund ya zama Firayim Minista. A baya ya rike mukamai a kasar tsakanin 1996 da 2001.
Mullah Mohammed Hassan Akhund, ya zama sabon shugaban gwamnati kungiyar Taliban kamar yadda kungiyar ta sanar a Afghanistan a yau Talata 7 ga watan Satumban 202
SojojinTaliban sunsa labule tsakanin ɗalibai maza da mata a Jami'a. Yanzu ya zama dole matan Jami'a su rika rufe fuskokinsu da Niqabi idan za su shiga aji.
Sojoji na musamman a ƙasar Guinea sun kifad da gwamnatin shugaba, Alpha Conde, Gwamnatin tarayya ta yi kira a gaggauta komawa mulkin demokaradiyya a ƙasar.
Amurka ta gama janyewa a kasar Afghanistan yayin da jirginta na karshe mai kwashe Amurkawa ya tashi daga birnin Kabul a jiya Litinin 30 ga watan Agustan 2021.
Mun fahimci dangantakar Najeriya da Gwamnatin Joe Biden tana ta kara karfi. Kasar Amurka za ta taimaka wa Najeriya wajen gano masu daure wa Boko Haram gindi.
Uganda -Tsohon shugaban ƙasar Najeriya, dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya amshi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban jami'ar Cavendish ta ƙasar Uganda.
Gwamnatin tarayya ta sake rattaba hannu da sojojin kasar Rasha domin dakile ta'addanci a kasar. Wannan na zuwa ne bayan shekaru 20 na karewar yarjejeniyar farko
Wani zance sai a wata duniyar, an samu wani a gari a kasar Italiya in da mutum zai iya sayen gida dungurugum a kasa da N500, kuma ba wai don gidan bai da kyau b
Labaran duniya
Samu kari