Sharif Lawal
6936 articles published since 17 Fab 2023
6936 articles published since 17 Fab 2023
Gwamnonin jam'iyyar PDP da sauran masu ruwa da tsaki daga Arewa, sun amince da Saminu Turaki a matsayin dan takararsu domin zama shugaban jam'iyyar na kasa.
Babban hafsan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ya bayyana cewa nan da wani lokaci kadan za a kawo karshen ayyukan 'yan bindiga da 'yan Lakurawa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin sun samu nasarar fatattakar 'yan bindigan wadanda suka zo daukar fansa.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya nuna cewa da wuya a iya samun shugaban da zai yi nasara idan Mai girma Bola Tinubu ya gaza a mulkin Najeriya.
Kungiyar dattawan jam'iyyar PDP na Arewacin Najeriya, sun caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja. Sun zarge shi da yunkurin ruguza jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta kori mataimakin shugabanta da wasu mutane a jihar Kaduna. Jam'iyyar ta zarge su da rashin da'a tare da cin dunduniyarta.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan ci gaba da tsare jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Ta ce har yanzu lamarin yana gaban kotu.
Wasu mutane da ake zargin masu kwacen waya ne sun hallaka wata ma'aikaciyar lafiya a jihar Kaduna. Sun kashe ta ne yayin kokarin kwace wayar hannunta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Ya bayyana cewa ko kadan babu kamshin gaskiya.
Sharif Lawal
Samu kari