Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Rahoton nan ya tattaro kusoshin PDP da suka bayyana goyon bayansu ga ‘yan takaran wasu jam’iyyun kamar su Gwamna Seyi Makinde, Okezie Ikpeazu, Ifeanyi Ugwuanyi
Za a ji labari cewa a ra’ayin Prince John Mayaki yana, abubuwa biyu Muhammadu Buhari zai yi domin ya iya wanke kan shi daga zargin kin yi wa kotun koli biyayya.
Baffan ‘dan takarar Gwamnan APC a Kano a zaben nan na 2023 da Hon. Nasir Auduwa Gabasawa wanda yake majalisa a karkashin APC mai ci sun shigo Jam’iyyar NNPP.
Ana zargin manyan PDP a Imo, Emeka Ihedioha, Ugochinyere Ikenga da Gerald Irona da kashe-kashe. PDP ta bukaci IC na ‘Yan Sanda ya tsige Kwamishinan 'Yan sanda.
A ranar 29 ga watan Mayu, Bola Tinubu zai hau kan kujerar Shugaban Najeriya. Rahoton nan yana kunshe da abubuwan da zababben shugaban kasar zai fara kamawa.
Masu neman aiki sun yi masa gayya a tashin farko, shafin NDLEA ya birkice. NDLEA mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta ce yanzu an shawo kan wannan matsala.
Gwamnati ta na yi wa ‘yan kasa tanadi domin idan an cire tallafi farashin mai zai karu. Amma har yau kwamitin Yemi Osinbajo bai gama aikin da aka daura masa ba.
Shugaban PDP ya bude baki, ya fadi dalilin Nyesom Wike na goyon bayan Bola Tinubu. Wike bai goyon bayan mutumin Arewa ya cigaba da rike kujerar Shugaban kasa.
Za a tonawa juna asiri, Shugabannin Jam’iyyar APC na fada kan zargin cinye kudin zabe. Sakataren APC ya karyata zargin da ake masa a wata wasika daga Lauyansa
Muhammad Malumfashi
Samu kari