Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji a wasikar da Gwamnan Bauchi ya aika ga Shugaban kasa, ya nemi a cafke ‘Dan takaran APC ganin APC ta jawo rikici akwai Akuyam, Misau, Akuyam da Alkaleri
Gwamnatin Tarayya ta ce akalla sau 12,988,978 aka yi yunkurin yin kutse a shafukan intanet yayin zaben Shugaban Kasa da na ’yan Majalisun Tarayya da aka yi.
Mun tattaro Gwamnoni da ‘Yan takaran da ke fuskantar babban barazanar Jam’iyyun adawa. Babu tabbacin APC za ta zarce a Jihohin Kano, Kaduna, Katsina da Kebbi
Cibiyar CPPE ta ce abin da mutane suka rasa daga lokacin da aka canza kudi zuwa yau, ya kai Naira Tiriliyan 20. Dr. Muda Yusuf ya ce tattalin arziki ya ruguje.
Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.
'Yan Majalisa 7 Daga Jihohin Arewa su na neman kujerar shugabancin majalisar wakilan tarayya ganin cewa zai yi wahala Femi Gbajabiamila ya zarce a karo na biyu.
A zaben nan na 2023 akwai Malaman Musulunci da Fastocin Kirista da ke takara. A wadanda suka fito takara na mukamai akwai Sheikh Ibrahim Khalil a jihar Kano
Ayo Fayose ya bada shawara Bola Tinubu ya rika dauko har ‘Yan adawa wajen raba mukamai. Tun da APC ta lashe zabe, jigon PDP ya fadi abin da Yarbawa suke bukata
Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami
Muhammad Malumfashi
Samu kari