Muhammad Malumfashi
19683 articles published since 15 Yun 2016
19683 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi kira ga zababben gwamnan jihar Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi hakuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan shawara ga jama’a
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamitin da zai yi aikin karbar mulki daga hannun Abdullahi Umar Ganduje. Abdullahi Baffa Bichi shi ne shugaban kwamitin na mutum 65.
Jam’iyyar LP ta karbe mulkin jihar Abia daga hannun PDP bayan shekaru. Gwamna Okezie Ikpeazu ya ce tun farko ya hango cewa Peter Obi zai kawowa PDP cikas a bana
Duk da INEC ta bai wa Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo takardar shaidar cin zabe, APC a Kano ta shirya zuwa kotun karar zabe.
Za ayi wa Bola Tinubu zanga-zanga a fadar White House. Jam’iyyar APC ta reshen Amurka ta ce ba kowa ba ne ya shirya wannan aiki illa ‘Dan takaran LP, Peter Obi
Muhammadu Buhari ya kawo dokar da za ta sa Gwamnatin tarayya ta kebe wasu gandun jeji. Da Hon. Alhassan Doguwa ya kawo maganar a zauren majalisa ta samu karbuwa
Dazu aka ji Sunusi Bature Dawakin-Tofa ya zama Sakataren yada labarai na Abba Kabir Yusuf. Dawakin-Tofa ya yi aiki da FCDO, USAID, Melinda Gates da sauransu.
Ma'aikatar shari'a ta Amurka ta cimma matsaya kan wasu shari'u biyu da suka buƙaci ƙwace kadarori na alfarma da aka samar da su a ƙasar Najeriya ta hanyar sata.
Muhammadu Buhari Gwamnati mai-zuwa shawarar ta fara shirin yin nazari kan albashin ma’aikata. Doka ta ce dole ne a sake nazarin albashin kafin shekarar 2024.
Muhammad Malumfashi
Samu kari