Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Yayin kasar Najeriya ke cigaba da murmurewa daga bala'in da 'yan kungiyar ta'addancin Boko Haram dake ikirarin cewa su musulmai ne, kwatsam sai kuma ga wasu sun bulla su kuma da ke kiran kan su 'yan hakika. Su dai wadannan mutanen
Yayin da ake ta kara matsewa shekarar zabe a Najeriya ta 2019, siyasa a dukkan lungu da sako kuma a kowane mataki na ta kara zafafa musamman ma a tsakanin masu neman kujeru daban-daban. Wannan ne ma ya sa kamar dai yadda masu fash
A satin da ya gabata ne dai wasu jiga-jigan jam'iyya mai mulki ta kasa ta APC suka jijjiga ginshikan shiyasar Najeriya a majalisar wakilai da kuma dattijai ta bayan da suka sanar da ficewar su a jam'iyyar APC. Sai dai wani abun da
Sashen yaki da tu’ammali da miyagun kayan maye na jihar Benaluru(NCB) dake kasar Indiya ya sanar da kama wani dan asalin Najeriya, Ozy Chukwudu, da hodar iblis mai nauyin 155.5g a ranar Laraba, 25 ga watan Yuli. Jami’an NCB sun
Kakakin hukumar 'yan sanda, SP Gambo Isah, shine ya bayar da tabbaci kan wannan lamari, inda ya ce hukumar ta samu nasarar cafke Matasan biyu ne yayin da suka yi yunkurin yaudarar wani dan kabubu domin raba shi da abin sana'ar sa.
Gwamnatin Buhari ta shiga cikin damuwa dangane da aukuwar wannan annoba sakamakon muhimmiyar rawa da jihar Kebbi ke takawa musamman yadda ta yiwa sauran jihohin Najeriya dukan kece raini tare da fintinkau wajen samar da Shinkafa.
Ragowar jami’an gwamnati da zasu kasance cikin tawagar shugaba Buhari sun hada da ministan harkokin kasashen waje, Geofrey Onyeama, takwaransa na harkokin cikin gida, Abdulrahman Dambazau, ministan tsaro, Mansur Dan-Ali, da kuma
Bayan sauya shekan tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa People’s Democratic Party (PDP), mai magan da yawunsa, Binta Spikin, ta ce shgaba Muhammadu Buhari ba zai labara
A ranar Juma'ar da ta gabata ne tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido, ya kaddamar da kansa a matsayin dan takara daya tilo da ya cancanci tikitin takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da zai fafata a zaben 2019.
Mudathir Ishaq
Samu kari