Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Majiyar Legit.com ta ruwaito kaakakin kamfanin, Muhamamd Kandy a tabbatar da faruwar lamarin, sai dai yace tuni aka garzaya da ma’aikatan kamfanin nasu zuwa asibiti sakamakon jikkatan da suka yi a sanadiyyar dukan da suka sha.
A sanarwar da kungiyoyin limaman kabilar Yoruba a jihar Sokoto suka fitar a yau, Lahadi, sun ce marigayin ya mutu ne a Iwo, garinsa na haihuwa, dake jihar Osun a daren juma'a bayan ya sha fama da rashin lafiya. An yi jana'izar sa
Al'amuran yakin neman zabe na kara daukar zafi a lungu da sakon Najeriya tun bayan cikar wa'adin da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta diba domin fara gudanar da yakin zabe. A yau, Lahadi, ne uwargidan gwamnan jihar Kano, Dak
Da ranar yau, Lahadi, ne aka yi jana'izar marigayi Sanata Ahmad Mukhtar Aruwa a garin Kaduna. Jana'izar ta samu halartar manyan arewa da suka hada da masu tsofi da Shugabanni masu ci, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, malaman addini da ja
Labarin da ke shigo mana yanzu-yanzu daga jihar Kaduna na nuna cewa Allah ya yiwa babban dan siyasa kuma tsohon sanatan Kaduna, Ahmed Aruwa, ya rasu. Majiya daga iyalanshi sun bayyana cewa ya rasu ne da safiyar yau Asabar kuma za'
Yayi magana akan rayuwar shi ba tare da Maryam ba, matarshi ta shekaru 40, rayuwar shi a matsayin soja, rawar da ya taka a juyin mulki biyu da suka canza tarihin Najeriya. Sannan yayi bayani akan zaben 12 ga watan Yuni wanda babba
Komai ya kankama ta bangaren yakin neman zabe a 2019. Tsakanin shugaban kasa Muhammadu Buhari ne na jam'iyyar APC da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP. Amma kuma an fara sako bangarorin addinai
Shugaban rundunar 'yan sanda (IGP), Ibrahim Idris, ya nada CSP Habiba Adamu, a matsayin kwamandar runduna ta musamman da zata yi yaki da masu satar danyen man fetur. Nadin na Habiba, kamar yadda legit.ng ta fahimta, na daga cikin
A cigaba da aikin hukumar kula da shige da fice ta kasa (NIS), shugaban hukumar na kasa, Muhammad Babandede, ya sanar da cewar sun yi nasarar kwace katunan zabe kimanin 700 daga hannun wasu bakin haure dake zaune a Najeriya. Moham
Mudathir Ishaq
Samu kari