Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A yayin da aka gudanar da bukukuwan rantsar da sabbin gwamnoni da aka zaba a karo na farko da na biyu da kuma shugaban kasa da mataimakinsa, bikin rantsar da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwa, bai samu halartar jama'ar So
A yau Laraba, 29 ga watan Mayun 2019, aka sake rantsar da gwamna jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu na jam'iyyar APC tare da mataimakin sa, Alhaji Samaila Yombe, a wani sabon wa'adin gwamnati na biyu.
Tsofin sojoji hudu ne suka taba rike mukamin gwamnan jihar Jigawa bayan an kirkiri jihar daga tsohuwar jihar Kano a shekarar 1991. Da yake gabatar da jawabi jim kadan bayan kammala rantsar da shi a filin taron na Aminu Triangle da
An baza jami’an tsaro a ciki da wajen babban filin wasan Pantami a Gombe a ranar Laraba, 29 ga watan Mayu, yayin da ake gudanar da bikin rantsar da Inuwa Yahaya a matsayin zababben gwamnan karo na hudu a mulkin damukardiyya a jiha
Sai dai kuma Hajiya Hawlatu Abdallah tana son ta mayar da wannan tsari na addini ya zama tarihi. Hasali ma a cikin wannan wata na Ramadana, wata masu yawan gaske suna halartar wa'azin da take yi. Hajiya Hawlatu ta ce tana da...
Majiyarmu Legit.ng ta yi kokarin kawo muku jerin kasashen duniya guda 50 da suka fi ko ina yawan mutane a duniya. Kasar China ita ce kasa ta farko da ta fi ko ina yawan mutane a duniya, wacce ke da kimanin mutane biliyan daya da..
Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ya ruwaito cewa mutanen 71 da aka kama an damkesu ne akan laifuka daban daban wadanda suka hada da, fashi da makami, garkuwa da mutane da kuma laifin kisan kai.
Shugaba Buhari shine yayi nasarar lashen zaben shugaban kasa inda ya kada yan takara daga jam’iyun siyasa 73 ciki hadda tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na jam’iyar PDP a zaben 23 ga watan Fabrairun 2019.
A yayin da shugaba Buhari ke shirin karbar rantsuwa, Legit.ng ta gudanar da wani bincike akan tarihinsa, inda ta binciko wasu muhimman ababen tarihi guda hudu da Buhari ya kafa a siyasar Najeriya kamar haka;
Mudathir Ishaq
Samu kari