Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Da yake nuna ginin katafaren ginin ga manema labarai, kwamishinan kula da lafiyar dabbobi da inganta noman kifi, Alhaji Tukur Alkali, ya ce kamfanin zai mayar da hankali ne wajen inganta irin nau'in shanu da muke da su a kasar.
Shugaban hukumar hana fasa kwabri ta kasa, da aka fi sani da Kwastam, rukunin "B", Alhaji Usman Dakingari, ya sanar da cewar jami'an dake aiki karkashin rukunin da yake jagoranta sun yi nasarar kama fiye da buhunhunan shinkafar ka
Wani dan kungiyar sintiri a kauyen ya sanar da majiyar mu cewar 'yan bindigar sun kai harin ne a daren jiya, Talata, kuma sun tsere da wasu yara bakwai bayan kisan wasu mutanen tara. Majiyar mu ta ce kauyen da aka kaiwa harin na w
Kotun Majistare ta Enugu a ranar Laraba, 24 ga watan Janairu ta tura keyar wani mai suna Onyebuchi Nwatu, mai shekaru 22 da haihuwa a kurkuku saboda zargin cewa ya yi satar bindiga da N400,000 na wani mutum mai suna Linus Ugwu.
Awanni kaɗan bayan wasiƙar tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ta bayyana, wadda take shawartar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari akan haramcin sake tsayawa takara, hular kamfe na goyon bayan shugaban ta kuma bayyana a zaman
Shugaban hukumar hana yaduwar kwayar cutar kanjamau a Najeriya (NACA) Sani Aliyu, yace binckiken da hukumar kula da halin zaman jama’a da yanayi’ ta gudnar ya nuna cewa jami'an sojoji da ‘yan sanda sunfi kamuwa da cutar kanjamau.
A sabon abin mamaki, shugaba Buhari yayi zaman majalisarsa da sun yi taro na mako-mako, sai dai wasunsu sun sanya hulunan kamfe na 2019, alama da ke kara nuna cewa suna kara matsin lamba kan shugaban ya sake takara a karo na biyu
Gwamnatin tarayya tare da hadin gwiwar shirin Fadama III na gwamnatin jihar Katsina, ta ce za ta tallafawa kimanin manoman tumatir 100 da kayan aikin gona a cikin yankuna 10 a Daura don bunkasa nomar tumatir a jihar.
Gwamnan jihar, Willie Maduabuchukwu Obiano ya tabbatar da wannan haramci, biyo bayan bincike da hukumar lafiya ta Duniya, WHO ta yi, wanda ya nuna cewar cutar zazzabin Lassa na yaduwa ta hanyar abincin da fitsarin bera ya taba.
Mudathir Ishaq
Samu kari