Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ce bayyana murnarasa kasancewa Asiwaju Ahmed Bola Tinubu da Sanata Kashim Shettima ne za su gaji Shugaba Buhari
Wani abu mai tada hankali ya faru a safiyar ranar Juma'a a yayin da wasu yan bindiga suka bude wa yan sanda guda 5 wuta yayin da suka tafi wani wurin cin abinci
Shugaba Muhammadu Buhari ya roki yan Najeriya su yi masa afuwa idan ya musu ba daidai ba yayin da ya ke gudanar da ayyukansa cikin shekaru bakwai na jagoranci.
Mabiya addinin gargajiya a Najeriya sun yunkuro suna neman FG ta ware musu ranar 20 ga watan Agustan ko wacce shekara a matsayin hutu a matsayinsu na yan kasa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
Wata mata, Karimatu Nuhu, ta yi karar 'mijinta' mai suna Musa Falalu, a kotun shari'ar musulunci da ke Rigasa a Kaduna kan zargin ya ki tafiya da ita Saudiyya.
Rundunar yan sandan Najeriya ta gurfanar da wani mutum mai suna Nwafor Onyebuchi a kotun majistare kan zarginsa da sace kudi Naira miliyan 21 mallakar coci.
Wani dan Najeriya ya bada labarin cewa ya dade yana turo wa mahaifiyarsa kudade don ta ajiye masa amma ya dawo ya tarar cewa ta kashe kudaden ta yi uzurinta.
Gwamna Ganduje ya nemi yafiya daga mutanen jihar Kano a yayinda ya rage saura yan kwanaki wa'adin mulkinsa tazo karshe, yace ya yafe wa duk wanda suka bata masa
Aminu Ibrahim
Samu kari