Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Wasu bayanai daga yankin karamar hukumar Shinkafi ta Zamfara sun nuja cewa tawagar Bello Turji ta fara yaƙar wani hatsabibin ɗan ta'adda kan kashe bayin Allah.
Jagororin al'umma daga jihohi 19 da birnin Abuja da suka haɗa Arewacin Najeriya, sun ce ba wanda zasu goya wa baya sai wanda zai magance matsalolin yankinsu.
A kokarinsu na nuna ɓacin rai da matakin tsayar da yan takara mabiya addini ɗaya, Babachir Lawal da Yakubu Dogara sun sha alwashin ganin bayan shirin APC a 2023
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU tace tuni ta fara haɗa kan lauyoyinta da zummar ɗaukaka ƙara game da hukuncin kotun ma'aikata da ya umarci ta koma aiki.
Shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar PDP ta ƙasa, Sanata Wabara, yace duk abubuwa sun lalace a PDP amma suna sa ran kawo karshen rikicin nan gaba kaɗan.
Shugaban matasan yakin neman zaɓen shugaban kasa na APC kuma gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, yace da yawan bayanan da ake yaɗa wa da alƙaluma ba gaskiya bane.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP ya ƙara samun koma baya bayan tsagin Wike sun tsame kansu, tafiyar siyasarsa da wasu kungiyoyi sun watsi da shi
Fitaccen mai fasahar nan kuma attajirin duniya mai kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg, ya gamu da karayar arziki mafi muni a shekarar 2022 inda ya koma na 20
A zamanta na ranar Talata, majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta ayyana kujerun yan majalisu biyu da babu kowa kan sun fice daga jam'iyyar PDP, ta faɗi dalilai
Ahmad Yusuf
Samu kari