Ahmad Yusuf
11465 articles published since 01 Mar 2021
11465 articles published since 01 Mar 2021
A shekarar 2025, an samu gwamnoni akalla bakwai da suka fitar da makudan kudi suka rage bashin tsofaffin ma'aikata, daga ciki akwai Abba Kabir Yusuf na Kano.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
Babban mai bincike a Cibiyar Nazarin Rikice-rikice ta Duniya da ke Bonn, Oyewole Oginni, ya ce Bola Tinubu ya yi abin da ya dace da ya aauta hafsoshin tsaro.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa zaben Kabiru Tanimu Turaki a matsayin wanda suke goyon bayan ya zama shugaban PDP ya halatta a doka.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa na ba shi shawarar ya dauki Nasir El-Rufai a matsayinsa magajinsa amma ya ki yarda saboda wasu dalilai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin hafsoshin tsaro da ya nada a fadarsa da ke Abuja, ya bukaci au ba mara da kunya a nauyin da aka dora masu.
Dakarun yan sanda sun kama dalibin jami'ar IBB da ke Lapai, Abubakar Isa Mokwa kan zargin sukar Gwamna Mohammed Umaru Bago a shafinsa na Facebook.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai boye komai ba, zai fada wa Goodluck Jonathan abin da ke ransa idan ya nemi shawararsa kan batun takara a 2027.
Tsohon Ministan Harkokin Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa fasahar zamani kamar AI ba za su kwace ayyyukan mutane ba sai dai su karo dama.
Ahmad Yusuf
Samu kari