Ahmad Yusuf
11465 articles published since 01 Mar 2021
11465 articles published since 01 Mar 2021
Jagoran kungiyar ta'addanci ta IPOB, Nnamdi Kanu ya raba gari da tawagar lauyoyinsa yayin da aka dawo zaman kotu kan tuhume-tuhumen da ake masa a Abuja.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akoabio ya bayyana cewa an samu ci gaba da tsarin gudanar da zaben tun bayan kifar da PDP a zaben 2015.
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa reshen Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum takwas a hadarin wata tirela mai dauke da buhunan siminti ranar Laraba da daddare.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya gana da mai girma shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock mako daya bayan ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bai wa sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan rantsuwar kama aiki ranar Alhamis, ana sa ran zai gana da daraktoci.
Gwamna Mohammed Umar Bago ya ce yana nan kan bakarsa, ba zai taba zaman sulhu da yan bindiga ko ya biya kudin fansar wadanda aka yi garkuwa da su a jihar Neja ba.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhini da jimamin mutuwar mutane sama da 40 a hatsarin fashewar tankar mai da ya auku a jihar Neja jiya Talata.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
An yi muhawara mai zafi a Majalisar Dattawan Najeriya kan kudirin dokar zubar da ciki a Najeriya, Sanata Akpabio da Natasha sun yi musayar yawu bayan rufe batun.
Ahmad Yusuf
Samu kari