- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Bayanai sun bayyana kan yadda hukumar sojin Najeriya taki hukunta Sojoji goma (10) da binciken ya nuna sun kashe jami'an sanda don tsiratar da wani dan bindiga.
Mutum 22 da sukayi Fom din N100m na takara a zaben fidda gwanin shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) zasu gana don hada kai wa Tin
Wani Magidanci mai mata hudu da 'yaya 34 ya saki hotunan iyalansa da sukayi katin rijistan zabe kuma ya bayyana mutum 1 da dukkansu zasu kadawa kuri'a a zabe.
Uwargidar Marigayi, Sheik Goni Aisami, Mallama Aisha ta bayyana maganarta ta karshe da tayi da babban Malamin yayinda yake hanya gab da ya dauki Sojan da ya ka.
Abuja - Gamayyar ma'aikatan hukumar kula da yan sanda PSC ta sanar da tafiya yajin aiki ga shugabanta bisa saba alkawuran da akayiwa ma'aikatan hukumar a baya
Kungiyar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah watau JIBWIS ta bayyana abinda za'a yi da kudin fatun layyan da aka samu daga kowace jih
Kungiyar yada da'awar addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah watau JIBWIS ta bayyana filla-filla adadin kudin fatun layyan da aka samu
Kamfanin sadarwa na MTN ya kaddamar da gwajin fasahar 5G a Najeriya ranar Laraba kuma za'a fara da birane bakwai idan aka fara din-din-nin, kamfanin ya bayyana.
Wani abin dariya ya faru a asibiti yayinda wani mutumi ya fito daga gadon asibiti kuma ya kurwa wata budurwa gudu don ya kwato wayarsa da ta dauka tana dubawa.
AbdulRahman Rashida
Samu kari