- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
wasu yan bindiga a ranar Asabar sun hallaka wani Shehin Malami mazauni jihar Yobe, Sheikh Goni Aisamu-Gashua a Jajimaji, hedkwatar karamar hukumar Karasuwa
Wani dan kasuwa a Uganda, Aita Joel, ya sanar da duniya cewa ya tafi asibiti don a cire masa jijiyar al'aurarsa bayan samun haihuwar 'yaya biyar da matarsa.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa kwanan da za'a bayyana sunayen manyan mutanen da ke daukar nauyin satar danyan mai a Najer
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa za a karfafa tsaro domin dakile masu satar danyan man Najeriya. Buhari ya bayyana hakan ne mako guda bayan da aka damke
Abuja - Hukumar Sojin Najeriya ta amince da bukatar ajiye aiki da wasu jami'an Sojoji guda 243 sukayi saboda wasu dalilai na kansu da kuma na lafiyar jikinsu.
A ranar Juma'a, Tukur Mamu, jagoran sulhu tsakanin yan bindiga da iyalan wadanda suka sace a harin jirgin kasan Abuja-Kaduna ya bada sanarwa mai tada hankali.
Mambobin kwamitin sulhu tsakanin dan takarar kujeran shugaban kasar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Atiku Abubakar da Gwamnan jihar RIvers, Nyesom Wike.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sako Kwamishanan labaran jihar Nasarawa, Hanarabul Mohammed Lawal Yakub, bayan kwashe kwanaki hudu hannunsu a tsare a d
Abuja - Cibiyar Kididdiga da Lissafi ta Najeriya ta bayyana cewa farashin cika tukunyar 12.5kg na iskar gas din girki ya karu da alkaluma 122.15% cikin shekara1
AbdulRahman Rashida
Samu kari