Abdullahi Abubakar
7253 articles published since 28 Afi 2023
7253 articles published since 28 Afi 2023
Shugaba Bola Tinubu ya yi hasashe cewa farashin kayan abinci zai sauka ƙasa da kashi 10 a 2026, yana nufin inganta rayuwa da bunƙasar tattalin arzikin Najeriya.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Abdullahi Fodio a Kebbi za ta karrama Gwamna Nasir Idris da digirin girmamawa, tare da yaye dalibai 7,221 a taron tarihi.
Shugabannin Musulunci a jihar Lagos sun nuna damuwa game da lalacewar babban masallaci mai tarihin shekaru 134 wanda gobara ta cinye da wasu gine-gine.
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf kan barin jam'iyyar, yana mai bayanin cewa jam'iyyar ta fi cika ka'idojin doka a Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya ba ta shirya sake duba hukuncin Nnamdi Kanu ba, binciken CableCheck ya tabbatar da rashin hujja. Lauyan Kanu ya bayyana wannan a matsayin ƙarya.
Kungiyar NADECO USA ta roki Shugaba Tinubu ya sallami Ministan Abuja, Nyesom Wike, don kawo ƙarshen rikicin siyasa a Jihar Rivers kafin zaɓen 2027.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sarkin Kagarko a jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, bayan fama da jinya, inda ya rasu a yau Alhamis 8 ga watan Janairun 2026.
Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa, Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shigar da ƙara ta Naira biliyan daya kan Danjuma Ali-Keffi, bisa zarginsa da faɗa da bata suna.
Abdullahi Abubakar
Samu kari