Abdullahi Abubakar
7243 articles published since 28 Afi 2023
7243 articles published since 28 Afi 2023
Jagoran yan adawa a Isra'ila, Yair Lapid ya zargi Firyim minista, Benjamin Netanyahu da jefa Isra’ila cikin matsalar tsaro mai tsanani yayin da ake yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana yadda ake samun nasara a tattauna wa da Iran inda ya kara wa’adi bude mashigar Hormuz da kwanaki 10 kacal.
Yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Iran da Isra'ila, jami’an Rasha sun isa Amurka domin tattaunawa, karo na farko tun bayan takaddamar yakin Ukraine.
Malam AbdulRazzaq Alaro ya tayar da kura bayan ya ce kiran sarakunan Yarbawa da “Kabiesi” ya sabawa koyarwar Musulunci kuma yana iya jawo hukunci mai tsanani.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Yayin da wasu ke yada jita-jitar mutuwar Sheikh Sani Abdulkadir Khalifa Zaria, Iyalansa sun ce ba su san halin da yake ciki ba tun bayan cafke shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi masu tattaunawa daga Iran su dauki batun yarjejeniya da muhimmanci cikin gaggawa domin samun zaman lafiya.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce za a kirkiri jihar Anioma tare da Asaba a matsayin babban birninta, ya ce za a sauya na Delta.
Hukumar DSS na zargin 'yan Najeriya 3 da leken asiri yayin da ake yakin Iran da Isra'ila, wani shaidan hukumar, ya ce sun taimakawa Jamhuriyar Musulunci.
Abdullahi Abubakar
Samu kari