Abdullahi Abubakar
7243 articles published since 28 Afi 2023
7243 articles published since 28 Afi 2023
Majiyoyi sun tabbatar da cewa harin yan bindiga ya yi sanadiyyar kashe mutum daya yayin harin yan bindiga kusa da ofishin jakadancin Isra’ila a Istanbul.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce jirgin ruwa mai alaka da Isra’ila ya kama da wuta bayan harin drone a mashigar Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Rikici ya barke a cikin jam’iyyar APC a Daura da ke jihar Katsina bayan wasu ‘yan jam’iyya sun amince da Yusuf Buhari a matsayin ɗan takara a majalisar wakilai.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Bola Tinubu a matsayin shugaba mai ƙoƙari, yana roƙon al’ummar Kano su mara masa baya a zaben shekarar 2027.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump, tana kiran ta da rashin daidaito, tare da gargadin kai farmaki mai tsanani idan aka kai hari.
Wasu yan bindiga a jihar Zamfara sun kakabawa kauyuka uku harajin N16m tare da wa’adin kwanaki shida a kan idan ba su biya kudin za su fuskanci barazana.
An samu wasu majiyoyi da suka ce tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na shirin barin ADC gabanin zaben 2027.
Fadar White House a Amurka ta musanta rade-radin cewa an kwantar da Shugaba Donald Trump a asibitin Walter Reed da ke birnin Washington DC na kasar.
Kasar Isra’ila da ke yaki a yanzu da Iran ta taba kai hare-hare a wasu kasashen Afirka a tarihi, ciki har da Sudan, Uganda da Masar, lamarin da ya shafi da tsaro.
Abdullahi Abubakar
Samu kari