Abdullahi Abubakar
6762 articles published since 28 Afi 2023
6762 articles published since 28 Afi 2023
Hukumar farin kaya ta DSS ta fara bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, bayan rahoton gano makamai a gidansa da ke Birnin Kebbi a jihar.
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai sadaukar da Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, domin Gwamna Siminalayi Fubara ba.
Uwargidan tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Ogun, Hajiya Lucia Onabanjo, ta rasu tana da shekaru 100 lamarin da ya jawo jimami a tsakanin al'umma.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Akalla mutane 10 ciki har da kansila mai ci, sun mutu bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a Gundom, karamar hukumar Donga ta Taraba.
Fusatattun matasa sun korar 'yan kasuwar Hausawa a Ekpoma, Gwamna Okpebholo ya yi Allah-wadai da harin. 'Yan sanda sun ceto mutane tara daga masu garkuwa.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bukaci jama’a su kwantar da hankalinsu yayin da majalisar dokoki ke ci gaba da yunkurin tsige shi daga mulki.
Wani bidiyo da yan jaridu suka gani ya tabbatar da kashe ‘yan ta’adda da lalata maboyarsu a Sokoto, yayin hare-haren sama na Amurka a ƙarshen Disambar 2025.
Abdullahi Abubakar
Samu kari