Abdullahi Abubakar
7224 articles published since 28 Afi 2023
7224 articles published since 28 Afi 2023
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar Accord ya lashe zaben wa’adin biyu a jihar Osun da kuri’u 511,067, yayin da Bola Oyebamiji da APC suka sha kaye.
Bola Tinubu ya taya Adeleke murnar lashe zaɓen Osun, ya bukace shi da haɗa kan jama’a, yayin da ya yaba wa INEC da jami’an tsaro kan zaɓe mai inganci.
Mawaki Davido ya gargadi Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, bayan nasarar Adeleke a Osun, yana mai cewa ya shirya domin mayar masa da martani kan kalamansa.
Rabiu Kwankwaso ya taya Ademola Adeleke murnar lashe zaɓen Osun, ya yaba wa masu zaɓe da INEC, tare da kira ga masu ruwa da tsaki su tabbatar da zaɓe mai gaskiya.
An lakada wa ɗan jaridar TheCable duka a rumfar zaɓen ɗan takarar APC, Bola Oyebamiji yayin zaɓen jihar Osun, kafin ’yan sanda su shiga tsakani su kare shi.
Atiku Abubakar ya taya Ademola Adeleke murnar sake lashe zaɓen gwamnan Osun, bayan INEC ta bayyana shi a matsayin wanda ya samu nasara da ƙuri’u 511,067.
Jigon Accord, Pelumi Olajengbesi, ya ce Tinubu ya taya Adeleke murnar nasarar zaben Osun kafin sanar da sakamakon, yana yaba wa shugaban kasar kan rashin tsoma baki.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana jimaminsa bayan rasuwar Malam Aliyu Ladan, yana tuna kyawawan halayensa, karatun Alƙur’ani da dangantakarsu ta shekaru 32.
Fasto Oliver Dashe ya bukaci Kiristoci su kara addu’a domin kawo karshen Boko Haram, tare da kira ga gwamnati ta tallafa wa jami’an tsaro wajen yaki da ‘yan ta’adda.
Abdullahi Abubakar
Samu kari