Abdullahi Abubakar
6404 articles published since 28 Afi 2023
6404 articles published since 28 Afi 2023
Kungiyar ISWAP ta tabbatar da mutuwar babban mambanta da ake kira, Abu Yahya Al-Muhajir, tana mai bayyana hakan a matsayin babbar asara da ta yi.
Fafaroma Leo XIV ya ce Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke tayar da yaƙe-yaƙe, yana mai cewa hannayensu sun cika da jini saboda yakin da ake yi.
Shugaban majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce sojojin kasar sun shirya karbar sojojin Amurka, yana zargin suna shirin kai hari a boye.
Yayin da Rabiu Kwankwaso ke shirin shoga ADC, wasu na ganin hadakarsa da Peter Obi za ta kawo sauyi a zaben 2027 da jefa APC cikin matsala mai girma.
Rundunar tsaro ta IRGC ta yi barazanar kai hari kan jami’o’in Amurka a Gabas ta Tsakiya bayan hare-haren da suka lalata wasu jami’o’i a kasar Iran.
Kasashen Turai sun zargi kasar Rasha da taimaka wa Iran a yaki fiye da yadda Amurka ke bayyana a yakin da ake yi da kasar Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
Amurka ta ce ta cimma yawancin burinta a yakin da ake yi da Iran, amma za ta ci gaba da kai hare-hare na ɗan lokaci domin raunana gwamnatin Tehran sosai
Abdullahi Abubakar
Samu kari