Abdullahi Abubakar
6555 articles published since 28 Afi 2023
6555 articles published since 28 Afi 2023
Jam’iyyar NNPP ta musanta jita-jitar cewa Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan shirin Gwamnan Kano, Abba Yusuf, na koma APC, tana bayyana wannan a matsayin ƙarya.
Jami’ar Maiduguri (UNIMAID) ta musanta bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin kama dalibai bisa alaka da kungiyar Boko Haram a Borno.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce tarzomar Ekpoma ba zanga-zangar dalibai ba ce, illa rikici da aka shirya kuma aka dauki nauyinsa daga kasashen waje.
Hukumar farin kaya ta DSS ta fara bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, bayan rahoton gano makamai a gidansa da ke Birnin Kebbi a jihar.
Kotun Tarayya da ke zamanta Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwamnan PDP na jihar Ekiti a 2026, tare da umartar jam’iyyar ta sake shirya sabon zabe.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose, ya ce Shugaba Bola Tinubu ba zai sadaukar da Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, domin Gwamna Siminalayi Fubara ba.
Uwargidan tsohon gwamnan farar hula na farko a Jihar Ogun, Hajiya Lucia Onabanjo, ta rasu tana da shekaru 100 lamarin da ya jawo jimami a tsakanin al'umma.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Akalla mutane 10 ciki har da kansila mai ci, sun mutu bayan barkewar rikici tsakanin manoma da makiyaya a Gundom, karamar hukumar Donga ta Taraba.
Abdullahi Abubakar
Samu kari