Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Sanata Rabiu Kwankwaso ya daura alhakin matsalolin da suka addabi yankin Arewacin Najeriya kan rashin adalci da kuma rashin kwarewa a shugabanci.
Kotu ta ba da belin tsohon ɗan sanda, DCP Abba Kyari bayan shafe watanni 27 a gidan gyaran hali kan zargin alaka da manyan masu hada-hadar miyagun kwayoyi.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya sauya taken Najeriya, kungiyar lauyoyi ta ALDRAP ta shirya maka shugaban a kotu kan rashin bin tsari wurin tabbatar da dokar.
Hakimai da sauran dagatai daga kauyukansu da kuma shugabannin riko na kananan hukumomi 44 sun kai caffan ban girma ne ga Sarkin a yau Juma'a a fadarsa.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya soke daukar ma'aikata 10,000 da Nyesom Wike ya yi a karshen mulkinsa inda ya zargi rashin bin tsari a daukar ma'aikatan.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarautar Kano, wasu hakimai da masu rike da masarautun gargajiya a Kano sun rasa layin da za su kama kan rikicin da ake yi
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gabatar da huduba mai kama hankalin yayin sallar Juma'a inda dubban mutane ne suka tarbe shi bayan kammala salla.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba da gudunmawar N15m ga wadanda iftila'in harin masallacin Kano ya shafa a wannan wata.
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce tun yanzu tsare-tsaren da Bola Tinubu ke dauka sun fara haifar da ɗa mai ido a cikin shekara daya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari