Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sha alwashin hana sanatar Abuja, Ireti Kingibe dawowa Majalisar Dattawa a Najeriya kan kalamanta game da jagorancinsa a birnin.
Sanata Shehu Sani ya caccaki wata kungiya kan bukatar hana Abba Kabir da mukarrabansa fasfo inda ya ce wannan abin dariya ne saboda rigimar masarautu.
Gamayyar malaman Musulunci a Ogbomoso da ke jihar Oyo sun kalubalanci Sheikh Taliat Yunus kan bijirewa umarnin Oba Afolabi Ghandi da ke sarautar garin.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya sha alwashin jagorantar yaki da rashin abinci mai gina jiki a Arewacin Najeriya da ake fama da matsalar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ki amincewa da nadin Dakta Maryam Ismaila Keshinro wacce za ta wakilci jihar bayan Bola Tinubu ya nada sababbin sakatarorin din-din-din.
Dan sanda, Ibrahim Ezekiel Sini ya samu kyauar makeken fili a Abuja bayan ya ki karbar cin hanci domin samun aminci a cikin zuciyarsa da kare mutuncin kansa.
Auren mawaki Davido ya rikita jarumar fim a masana'antar Nollywood, Nkechi Blessing inda ta sha jinin jikinta tare da kwadaituwa da aure saboda ta girma.
Kungiyar dillalan mai ta IPMAN a jihohin Osun da Oyo tana neman yadda za ta rage farashin litar mai zuwa N557 ganin yadda kullum man ke kara tsada.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana takaici yadda wasu ke murnan sace mahaifiyar mawaki Rarara inda ya ce babu wanda ya tsira daga haka.
Abdullahi Abubakar
Samu kari