Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Hukumar matasa masu yiwa kasa hidima ta NYSC ta yi gargadi kan shiga zanga-zanga musamman masu bautar kasa inda ta ce haramun ne su shiga lamarin.
Fitaccen mawaki Habeeb Okikiola da aka fi sani da Portable ya dira kan masu zanga-zanga inda ya ce talauci da rashin aiki ne yake saka matasan ke son fita.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ifeanyi Ubah da abokansa da ma al'umma da gwamnatin jihar Anambra kan wannan rashi.
Yayin da ake shirin zanga-zanga a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta dawo da tsarin ba da tallafi na Conditional Cash Transfer (CCT) inda gidaje 600,000 suka ci gajiya.
An shiga jimami a Najeriya bayan sanar da mutuwar Sanata Ifeanyi Ubah da ke wakiltar Anambra ta Kudu a Majalisar Dattawa a birnin Landan da ke Burtaniya.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya kira wata ganawa da shugabannin APC a jihohi 36 a kasar yayin da ake shirin shiga zanga-zanga na halin kunci.
Tsohon daraktan hukumar DSS, Mike Ejiofor ya yi martani kan zanga-zanga a lokacin mulkin Goodluck Jonathan da kuma wanda za a yi yanzu kan halin kunci.
Tsofaffin shugabannin ƙananan hukumomi 23 da aka sallama sun yi barazana ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers kan kin bin umarnin Kotun Koli.
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta CAN ta fadi matsayarta kan zanga-zanga bayan malaman Musulunci inda ta yi gargadi kan fita zanga-zanga a fadin kasar.
Abdullahi Abubakar
Samu kari