Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Yayin da ya ke kammala ziyararsa a kasar China, Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya bayyana yadda ya ke kokarin inganta kasar domin kawo sauyi.
Yayin da ake ta korafi kan sanar da nasarar Bola Tinubu a zaben 2023, INEC ta fayyace dalilin sanar da sakamakon zaben shugaban kasa da tsakar dare.
Yayin da ya kammala ziyara a kasar China, Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci yan Najeriya mazauna kasar da su tabbatar da sun wakilci kasarsu a ketare.
Kungiyar Platform for Youth and Women Development ta shawarci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan da ya kauracewa tsayawa takara a zaben 2027.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yi ta'aziyya ga iyalan marigayi Umaru Musa Yar'Adua inda ya ce tabbas an yi babban rashin uwa kuma mai dattaku.
Cibiyar Centre Against Banditry and Terrorism (CABT) ta zargi Gwamna Dauda Lawal na Zamfara da hannu a ta'addanci da hakar ma'adinai ba ka'ida ba a jihar.
Gwamnatin jihar Kwara ta ba da umarnin samar da bas bas musamman a cikin birni domin zirga-zirgar jama'a zuwa wurare daban-daban bayan karin farashin man fetur.
Gwamnatin jihar Sokoto ta ce Bello Turji a rikide ya ke saboda ganin shirin karar da su da Gwamna Ahmed Aliyu na jihar ya ke yi kan yaki da ta'addanci.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari