Abdullahi Abubakar
7372 articles published since 28 Afi 2023
7372 articles published since 28 Afi 2023
Jigo kuma Tsohon dan takarar a Majalisar Tarayya a karkashin PDP a jihar Kogi, Austin Okai ya caccaki Bola Tinubu kan garambawul da ya yi a gwamnatinsa.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da rashin wutar lantarki musamman a Arewacin Najeriya inda ya ba da shawarwari.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji kan kokarin kawo sauyi da yake yi a jiharsa da kuma ayyukan alheri.
Gwamnan jihar Bayelsa, Diri Douye ya amince da biyan N80,000 a matsayin sabon albashi ga ma'aikata inda ya ce ya tausayawa halin da al'umma ke ciki.
Dan gwagwarmaya a yankin Kudu maso Kudu, Alhaji Asari Dokubo ya bayyana irin nadamar da ya yi wurin goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2023 a Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu manyan shugabannin siyasa a Arewacin Najeriya sun fara ganawa domin neman wanda za su goyawa baya a zaben 2027.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi Allah wadai da kiraye-kirayen da ake yi a Najeriya kan neman mulkin soja ta tabbata inda ta ce ba a ganin kokarin da gwamnatin ke yi.
Tsohuwar Ministar mata a gwamnatin Bola Tinubu, Uju Kennedy-Ohanenye ta nuna goyon bayanta wurin taya shugaban inganta Najeriya inda ta ce tana tare da shi.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Kano, Mu'az Magaji ya caccaki tsarin yadda jam'iyyar APC ke neman mulki a jihar inda ya ce dole ta bar dogaro da karfin iko daga sama.
Abdullahi Abubakar
Samu kari