Abdullahi Abubakar
7371 articles published since 28 Afi 2023
7371 articles published since 28 Afi 2023
Ana fama da matsalar yan bindiga, gwamnatin jihar ta tabbatar da bullar wasu masu alaka ta addini da ake kira Lakurawas da suke ayyukansu a kananan hukumomi biyar.
Wasu matasa masu zanga-zanga sun cika hedikwatar kamfanin NNPCL a Abuja inda suka bukaci kawo sauyi tattare da harkokin mai yayin da al'umma ke cikin halin kunci.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci al'umma kan sukar shugabanni inda ya ce a bar su da Ubangiji ya yi abin da ya ga dama da su.
Da yawa daga jihohin Najeriya na dogara ne da kason da Gwamnatin Tarayya ke bayarwa duk wata a kasar domin gudanar da al'amuransu da biyan albashi.
Yayin da ake cece-kuce kan tsare yara ƙanana na tsawon watanni uku, Kungiyar Dattawan Arewa sun yi martani tare da yin Allah wadai kan matakin hukumomi.
Wani lauya a Najeriya, Deji Adeyanju ya nuna damuwa kan rashin ganin sunayen wasu yara guda biyu a cikin waɗanda aka gurfanar a kotu a ranar Juma'a.
Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta ya nemi alfarmar malaman addini wurin taya shi da addu'o'i a gwamnatinsa inda ya fadi irin gudunmawar da suke bayarwa.
Hukumar jarabawa ta JAMB ta tabbatar da cafke Farfesa kan yunkurin rubutawa yarsa jarabawa a 2019 inda aka yanke masa hukuncin daurin watanni shida.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da yan bindiga sun mamaye wani yanki a karamar hukuma Zing da ke jihar Taraba inda suka kafa wata jar tuta.
Abdullahi Abubakar
Samu kari