Abdullahi Abubakar
7371 articles published since 28 Afi 2023
7371 articles published since 28 Afi 2023
Rahotanni sun tabbatar da cewa daraktan daukar hoto a masana'antar Nollywood da jami'an tsaro suka harba yana cikin mummunan yanayi bayan kai shi asibiti.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya nuna damuwa kan ƙaruwar sauya tunanin dalibai a manyan makarantu da ke Najeriya wurin amfani da su a ayyukan ta'addanci.
Hukumar gidajen yari ta yi magana kan rade-radin cewa ta tsare yara 72 da aka gurfanar da su a gaban kotu inda ya ce doka ba ta ba da wannan damar ba.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga jihar Kogi ta yi Allah wadai da tsare ƙananan yara babu ka'ida inda ta bukaci a yi bincike domin hukunta masu hannu a lamarin.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar shugaban karamar hukumar Onigbongbo, Oladotun Olakanle a jihar Lagos da safiyar yau Asabar 2 ga watan Nuwambar 2024.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Gwamnonin APC a Najeriya sun bayyana tasirin tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu yayin da ake cikin halin kunci inda suka ce akwai haske nan gaba kadan.
Bayan dawo da wutar lantarki, an wallafa wani faifan bidiyo da mutane ke ihu da aka ce yan jihar Kaduna ne a daren jiya Laraba 30 ga watan Oktoban 2024.
Abdullahi Abubakar
Samu kari